DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawan Nijeriya ta kara wa bangaren lafiya kudi a kasafin 2025 domin cike giben janye tallafin da Amurka ta yi

-

Majalisar dattawan Nijeriya ta kara wa bangaren lafiya kudi da suka kai naira biliyan N300 a cikin kasafin kudin 2025 da aka amince da shi, domin cike gibin janye tallafin da kasar Amurka ta yi.
An dauki wannan matakin ne a jiya Alhamis yayinda majalisar ta amince da kasafin kudin naira tiriliyan 54.9.
Majalisar ta ce wannan karin zai taimaka wa kasar wajen karfafa bangaren kiyon lafiya domin magance kalubalen da za a samu sakamakon janye tallafin kiyon lafiya da kasar Amurka ta yi.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Zaben Okowa a matsayin abokin takarar Atiku ne kuskuren da ya kayar da PDP a 2023 — Abba Moro

Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya bayyana cewa zaɓen tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takarar shugaban ƙasa...

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

Mafi Shahara