DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya isa birnin Adis Ababa na kasar Habasha domin halartar taron kungiyar kasashen Afrika

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya sauka birnin Addis Ababa, na kasar Ethiopia, domin halartar taron shugabannin kungiyar kasashen Afrika AU karo na 38.
Tinubu ya samu tarba daga wani jami’in gwamnatin kasar Habasha Eshetu Legesse, da ministan harkokin waje da babban jami’i a ofishin jakadancin Nijeriya na kasar Ambassador Nasir Aminu.
Shugaban ya kuma karbi bayanai akan taron da kuma nasarorin da kasar ta samu ta fannin diflomasiyya.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara