DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya 85 da Amurka ta tilastas ta musu komowa gida za su sauka a Legas Litinin dinnan

-

 

Jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills ne ya bayyana yadda lamarin ke gudana a yayin wata ziyara da ya kai wa karamar Ministar harkokin wajen kasar Ambasada Bianca Odumegwu-Ojukwu a gidan Tafawa Balewa da ke Abuja.

Mills ya jaddada cewa mutane 85, da ke zama a gidan yari a Amurka za su kasance cikin rukunin farko na wadanda aka dawo da su.

Jakadan ya ce wadanda za a dawo da su daga Amurka za a sauke su ne a birnin Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara