An kaddamar da barikin hukumar yaki da tu’ammali da miyagun kwayoyi NDLEA ta farko a jihar Adamawa

-

 

A yayin kaddamar da barikin, shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, Mohamed Buba Marwa, ya ce barikin za ta karfafa ayyukan hukumar wajen yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a fadin Nijeriya.

Marwa ya bayyana cewa rashin wurin zama ga jami’an hukumar NDLEA na jefa su da iyalansu cikin hadari daban-daban.

A cikin sabuwar barikin da aka kaddamar mai fadin hekta 18, akwai gine ginen manyan ofisoshi, dakunan kwana, da sauran kayayyakin more rayuwa don karfafa ayyukan jami’an hukumar NDLEA.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara