DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Malaman jami’ar jihar Kaduna (KASU) sun tsunduma yajin aiki

-

 

Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, reshen jami’ar Kaduna, KASU, ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga ranar 18 ga watan Fabrairu.

Kungiyar ta sanar da hakan ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugabanta, Dakta Peter Adamu da sakatarenta, Dokta Peter Waziri, kamar yadda kamfanin dillancin labaran Nijeriya NAN ya rawaito.

Sanarwar ta ce matakin ya biyo bayan amincewar majalisar zartaswar kungiyar ta kasa. 

Kungiyar ta bayyana daga cikin dalilan shiga yajin aikin da suka haɗa da rashin ingata walwalar ma’aikata da rike musu albashi, wanda ya hada da kashi 60 cikin 100 na albashin watan Satumban 2017 da kuma Mayu zuwa Satumban 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara