Bello Turji na ci gaba da neman maboya yayin da sojoji ke fatattakar ‘yan bindiga

-

Babban hafsan sojin kasa na Nijeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya sha alwashin cewa nan ba da dadewa ba za a kawar da fitaccen shugaban ‘yan fashin dajin nan da ya addabi yankin arewacin Nijeriya, Bello Turji.

Olufemi Oluyede ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, yayin da yake ganawa da manema labarai a hedikwatar Operation Hadarin Daji.

Ya ce ‘yan ta’addan da ake nema ruwa a jallo irin su Bello Turji suna ci gaba da buya, duba da irin wutar da suke sha, kuma duk inda suka je sai an kawar da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara