DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Real Madrid ta yi watsi da tayin daukar dan wasan Bayern Joshua Kimmich

-

Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta yi watsi da tayin Bayern Munich na daukar dan wasanta na tsakiya Joshua Kimmich.
Jaridar Marca ta kasar Spain ta ruwaito cewar tawagar ta Madrid mai taken Los Blancos, a baya tayi zawarcin dan wasan sai dai a yanzu ta nesanta kanta da daukar shi.
Kimmich na daga cikin ‘yan wasa 5 da suka hada da Mbappe, Jonathan Davids sai Haaland da Theo Hernandez da kuma Cambiasso wadanda Real Madrid ta yi kokarin kawo su a farkon kakar wasannin 2024/25.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara