DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a yi tsananin zafin Rana daga Asabar zuwa Litinin – Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet

-

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya NIMET ta ce za a samu tsananin zafi da kwallewar rana daga Asabar 22 zuwa Litinin 24 ga Fabrairu 2025.
Hukumar ta ce za a samu hasken tare da yanayin Hazo a wasu sassan Arewacin kasar, yayin da za a samu kadawar Iska a wasu jihohin Arewa ta Tsakiya da Kudancin kasar.
Daga cikin jihohin da za a samu yanayin Hazo da Rana akwai Nassarawa sai Plateau da Kogi da Benue sai birnin Tarayya Abuja.
A kudancin kasar kuwa za a samu hadari da tsawa a jihohin Lagos, Delta sai Cross River.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara