DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An rufe jami’ar FUDMA bayan zanga-zangar dalibai

-

 

Hukumomi a Jami’ar Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina ta rufe jami’ar biyo bayan zanga-zangar dalibai sanadiyyar halbe wani dalibin jami’ar.

Rahotanni sun ce jami’an rundunar hadin gwiwa ta Civilian Joint Task Force da ke aiki a yankin sun halbi dalibai biyu, lamarin da ya yi sanadiyyar rasuwar daya daga ciki.

Wani ganau ya shaidawa Jaridar PUNCH cewa daliban masu zanga-zanga sun tare babbar hanyar Dutsinma zuwa Katsina tare da kona tayoyi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara