HomeUncategorizedKaso 67 cikin 100 na waɗanda suka rubuta jarabawar NABTEB ta shekarar...

Kaso 67 cikin 100 na waɗanda suka rubuta jarabawar NABTEB ta shekarar 2024 sun samu kyakkyawan sakamako- Hukumar NABTEB

-

Tambarin hukumar NABTEB 

Hukumar shirya jarabawar NABTEB ta fitar da sakamakon jarabawar da aka yi a watannin Nuwamba zuwa Disambar shekarar 2024, inda sama da kaso 67 cikin 100 na waɗanda suka rubuta suka lashe darusa biyar-biyar zuwa sama.

Mukaddashin magatakardan hukuma Dr. Nnasia Asanga, ne ya sanar da hakan ranar a Benin. 

Yace mutane dubu 44 da 226 ne suka rubuta jarabawar, yayin da dubu 29 da 880 daga cikinsu suka samu duk abinda ake bukata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img