DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Qatar ta bukaci Tiani ya sako Bazoum

-

 

Shugaban mulkin sojin Nijar Janar Tiani

Wata tawagar mambobin gwamnatin Qatar karkashin jagorancin ministan harkokin wajensu Mohammed Abdulaziz Al-khulaifi ta nemi Janar Tiani ya saki hambararren shugaban kasar Nijar Mohamed Bazoum 

Google search engine

Tawagar ta mika wannan bukata ta ta ce a yayin wata ganawa da shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar birgediya janar ABDOURAHAMANE Tiani a ranar 24 ga watan Febarairun nan

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Sheikh Gumi ya musanta cewa ya gudu daga Nijeriya zuwa Turkiyya saboda barazanar Trump

Fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa tafiyarsa zuwa ƙasar Turkiyya ba ta da alaka da barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump...

Mafi Shahara