HomeUncategorizedMasu shigo da fetur a Nijeriya na kokawa kan yadda Dangote ke...

Masu shigo da fetur a Nijeriya na kokawa kan yadda Dangote ke yawan rage farashin fetur dinsa

-

Masu shigo da man fetur a Nijeriya sun koka kan rage farashin man fetur da matatar man Dangote ta yi

Jaridar Punch ta rawaito cewa, wasu daga cikin masu shigo da man fetur sun ce an tilastawa musu sayar da mai kasa da farashinsu saboda masu sayen man fetur din za su saya ne kawai a inda mai yake da arha.

A ranar Larabar da ta gabata ce matatar man Dangote ta sanar da rage farashin man fetur daga Naira 890 zuwa Naira 825 kan kowace lita,kuma ragin zai fara ne 27 ga watan Fabrairu.

annan ne karo na biyu da matatar man ta Dangote ta rage farashin man a cikin shekarar 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img