DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana zargin wani magidanci da ajalin matarsa kan abincin buda-baki na azumi a jihar Bauchi

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta damke wani magidanci mai suna Alhaji Nuru Isah mai shekaru 50 bisa zarginsa da yin amfani da sanda wajen hallaka matarsa ​​Wasila Abdullahi har lahira.
Lamarin dai ya faru ne a Fadamam Unguwar Mada dake kusa da makarantar kwalejin ’yan mata ta Gwamnati da ke jihar Bauchi.
A cikin wata sanarwa da ya fitar, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, CSP Ahmed Wakil, yace rundunar ta some bincike kan lamarin, kuma tuni aka cafke wanda ake zargi.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara