DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Eric Challe ya halarci wasan da Kano Pillars ta doke Enugu Rangers a gasar firimiyar NPFL

-

Mai horar da tawagar Super Eagles ta Najeriya Eric Challe ya kalli wasan Kano Pillars da ta samu galaba akan Enugu Rangers da ci 2-1.
Wasan an fafata shi a Lahadi 02 ga Maris 2025, a filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata , wasan mako na 27 a gasar firimiyar NPFL ta Najeriya.
Ana ci gaba da rade-radin cewar zuwan nasa na da nasaba da sake kiran kyaftin din tawagar ta Eagles Ahmed Musa zuwa kungiyar a wasannin ta na gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara