DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kiristoci sun raba wa Musulmai 1,000 hatsi don Azumin Ramadan a Kaduna

-

Cocin Christ Evangelical and Life Intercessory Ministry da ke unguwar Sabon Tasha a karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna, ta raba hatsi ga mabukata sama da 1,000 domin saukaka musu azumin watan Ramadan duba da halin da kasar nan ke ciki.
Fasto Yohanna Buru, babban mai kula da cocin, ya bayyana cewa sun raba wannan tallafin ne domin karfafa zaman lafiya a tsakanin addinan biyu mazauna yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara