Lamine Yamal da Barcelona za su kulla wani sabon kwantiragi

-

Lamine Yamal

Dan wasan Barcelona Lamine Yamal zai sanya hannu a sabon kwantiragi da kungiyar tasa kamar yadda wakilinsa Jorge Mendes ya bayyana.

Mendes ya ce sunyi magana da Lamine bayan wata ganawa da suka yi da jami’an kungiyar Barcelona a Lisbon.

Sabon kwantiragin da ake kyautata zaton zai dauki dogon lokaci, na zuwa ne a daidai lokacin da dan wasan ya cika shekaru 18.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara