DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ya jaddada kudirin gwamnatin tarayya na samar da lantarki mai ɗorewa ga ‘yan Nijeriya

-

 

Adebayo Adelabu

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ya jaddada kudirin gwamnatin tarayya samar da ingantacciyar wutar lantarki ga ‘yan Nijeriya.

Mai bai wa ministan shawara na musamman kan harkokin sadarwa Bolaji Tunji ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Laraba.

A cewarsa irin nasarorin da aka samu a bangaren samar da wutar lantarkin, ya nuna kudurin da gwamnatin tarayya ke da shi na kawo gyara.

Ya ce, bangaren ya samu nasarorin da ba a taba ganin irinsa ba a fannin samar da wutar lantarki kuma wannan babbar nasara ce ga Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara