DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zargin yunkurin lalata da Sanata Natasha ke yi wa Akpabio ba shi da bambanci da abin da jaruman TikTok ke yi – Sanata Yemi Adaramodu

-

 

Akpabio/Natasha

Sanata mai wakiltar Ekiti ta Kudu kuma shugaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Yemi Adaramodu, ya ce abin da Natasha ta yi a majalisar dattawa ba shi da maraba da wasan kwaikwayo.

Adaramodu ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin na Channels TV a cikin shirin Politics Today a ranar Laraba.

Sanatan ya ce kwamitin majalisar dattawa kan da’a ya fara duba akan koke-koken Natsaha ta shigar kan shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio.

Daily Trust ta ruwaito cewa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta kai koke gaban majalisar dattawa kan zargin yin lalata ake yi wa Akpabio,a cikin hirar sanata Adaramodu ya bayyana hakan a matsayin wasan kwaikwayo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara