DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An bindige ‘Group Admin’ na WhatsApp bayan ya cire wani mamba na group din

-

Jami’an yan sandan kasar Pakistan na tuhumar wani mutum mai suna Ashfaq da zargin hallaka wani ‘Group Admin’ na WhatsApp bayan ya cire shi daga group.

Rahotanni sun ce an harbe Mushtaq Ahmed da yammacin ranar Alhamis a Peshawar, babban birnin Khyber Pakhtunkhwa wanda ke kan iyaka da kasar Afganistan.

Dan uwan ​mamacinya bayyana cewa an fidda Ashfaq daga group na WhatsApp ne bayan wata sa’in sa da ta barke a cikin group din.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara