Kotu ta umarci wata mata da ta daina amfani da sunan tsohon mijinta bayan shekaru 11 da rabuwarsu

-

Wata kotu da ke zamanta a jihar Rivers ta umarci wata mata mai suna Kate Ngbor da ta daina amfani da sunan tsohon mijinta da ta rabu da shi shekaru 11 da suka gabata ba tare da bata lokaci ba.

Mai shigar da karar kuma tsohon mijin nata Cif Sam Ngbor, ya nemi kotu ta hana tsohuwar matar tasa Misis Kate Mgbor, ci gaba da bayyana sunansa a cikin sunan ta.

Kotun ta ba da umarnin cewa wacce ake kara ba ta da wani hurumi na ci gaba da anfani da sunan “Ngbor” ko “Sam-Ngbor” 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara