DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mai zuwa ibada coci ya sace limamin cocin a Adamawa

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta yi nasarar kubutar da wasu limaman cocin Katolika guda biyu da aka yi garkuwa da su a wani samame na hadin gwiwa da suka kai a maboyar ‘yan ta’adda a jihar.

A cewar wata sanarwa da kakakin rundunar SP Suleiman Yahaya Nguroje ya fitar ya ce an kubutar da limaman cocin ne a kauyen Gwaida Malam da ke da iyaka da kananan hukumomin Numan da Demsa.

An dai zargi Tahamado Jonathan Demian mai shekaru 34 da yin garkuwa da Abraham Samman na Cocin Katolika na Yola da Matthew David Dusami na Cocin Katolika na Jalingo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara