DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsare-tsaren gwamnatin shugaba Tinubu ya jefa miliyoyin yan Nijeriya cikin ƙangin talauci – Malamin addinin kirista ya yi tsokaci

-

Wani babban taro da limaman ɗarikar Katolika suka gudanar a Nijeriya ya bayyana cewar tsare-tsare da manufofin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu sun jefa miliyoyin ƴan kasar cikin ƙangin talauci.

Babban jagora kuma limami a đarikar Bishop Lucius Iwejuru Ugorji, ya ce manufofin gwamnati sun haifar tsadar rayuwa sakamakon hauhawan farashin kayan masarufi, abinda ya sanya jama’a da dama cikin talauci.

Ugorji ya ce sauye-sauyen da gwamnatin ta zo da su, sun sanya tashin farashin kayayyakin masarufi sakamakon janye tallafin man fetur inda aka ci gaba da samun tsadar sufuri da kuma kayayyakin da ake buƙata na yau da kullum.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara