DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ka yi murabus ko mu tsige ka daga gwamnan jihar Rivers – Shugaban APC ga Fubara

-

Rikicin siyasa a Jihar Rivers na kara ta’azzara bayan da aka jawo shugaban jam’iyyar na jihar Tony Okocha ya bukaci Gwamna Siminalayi Fubara da ya yi murabus ko kuma majalisar dokokin jihar ta tsige shi daga mukamin sa.

Shugaban jam’iyyar ya fadi hakan ne a yayin ganawar sa da yan jarida a Fatakwal babban birnin jihar, inda ya zargi gwamnan da rashin zabuka abin a zo a gani a jihar.

Tony Okocha ya ba Fubara zabi biyu ne na yin murabus ko kuma majalisar dokokin jihar ta tsigewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara