Gwamnatin mulkin sojin Burikina Faso na shirin samar da dakaru 14,000 da nufin ya ki da ta’addanci a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojan Burkina Faso na shirin samar da sabbin dakaru da suka hada da sojoji dubu 14,000 da dubban ma’aikatan agaji na farar hula, domin yakar ta’addancin masu ikirarin jihadi a kasar. 

Kasar Burikina Faso na fuskantar hare-haren na kungiyoyin ta’addanci a cikin shekaru 10 da suka gabata, wanda ya yi sanadiyar mutuwar sojoji da fararen hula kusan 26,000,wanda ya tilastawa mutane sama da miliyan biyu barin gidajensu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara