DCL Hausa Radio
Kaitsaye

IPMAN ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa tana adawa da rage farashin man fetur da Dangote, NNPC suka yi

-

Kungiyar dillalan man fetur ta Nijeriya ta musanta ikirarin da aka yi na cewa tana adawa da rage farashin man fetur da matatar Dangote da kamfanin mai na Nijeriya suka yi.

Wani mai taimaka wa tsohon shugaban kasa Reno Omokri, a wani sako da ya wallafa a shafin sa na X,a daren ranar Asabar, ya yi zargin cewa kungiyar IPMAN na adawa da gwamnatin tarayya ne saboda ragin kudin man fetur da Dangote da NNPC.

Ya rubuta cewa, a karon farko a tarihin Nijeriya,kungiyar ‘yan kasuwar man fetur IPMAN, suna nuna adawa da gwamnatin Nijeriya saboda man fetur din NNPC da na matatar Dangote yana da arha har man da suke shigo da su ke janyo musu asarar kudi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara