Baƙuwar cuta ta yi ajalin ɗaliban jami’a biyar a jihar Kebbi

-

Wata cuta da ba a kai ga tantance ta ba ta yi ajalin dalibai biya na jami’ar kimiyya da fasaha ta jihar Kebbi dake garin Aleiro.
Magatakardar jami’ar, Maimaru Alhaji Tilli, ta tabbatar da faruwar lamarin.
Wasu daliban jami’ar sun shaida wa gidan talabijin na Channels cewa, mutum hudu sun rasu a makon jiya, yayin da daya ya ce ga garinku nan a jiya Lahadi.
Wata majiya ta ce a makon jiya, jami’an hukumar lafiya ta duniya WHO sun zo domin wayar da kai akan cutar sankarau.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara