DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Libya ta mayar da ‘yan Nijeriya da ke ci rani a kasar ba bisa ka’ida ba

-

‘Yan ci rani a Bahar Rum

Mahukuntan kasar Libya sun mayar da mata da kananan yara sama da 150 zuwa Nijeriya, karkashin wani shiri na “mayar da ‘yan ci rani da ke zaune a kasar ba bisa ka’ida ba” bisa jagorancin Majalisar Dinkin Duniya.

Libya dai ta kasance wurin da yan ci ranin ke haurawa ta gabar tekun Bahar Rum, waɗanda suka fito daga Arewacin Afirka da ke fatan isa Turai.

Google search engine

Majiyoyi daga Hukumar Kula da ‘yan ci rani ta Duniya (IOM), da ke da hannu a shirin mayar da ‘yan bakin hauren, ta ce waɗanda aka mayar din sun hada da mata 160 da kananan yara 17.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

Mafi Shahara