DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da sabuwar dokar haraji

-

 

Google search engine

Majalisar wakilai ta tarayya ta amince da dokar haraji da shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar wa majalisar a watan Oktoban 2024, domin yi mata garambawul.

A ranar Alhamis din makon jiya ne majalisar ta yi nazari tare da amincewa da shawarwarin rahoton kwamitin kudi na majalisar, musamman a wuraren da ake ta cece-kuce da su kamar harajin VAT da kuma harajin gado

Yanzu dai majalisar dattawa ake jita ta amince da kudirin kafin a mika shi ga ga shugaban kasa domin sanya hannu ga sabbin dokokin na haraji.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

Mafi Shahara