Bai kamata a zargi Wike kan abin da ke faruwa Rivers ba – Babban Lauyan Nijeriya

-

 

Babban Lauyan gwamnatin tarayya, Lateef Fagbemi, ya ce bai kamata a dora wa ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike alhakin kan ayyana dokar ta-baci a jihar Ribas.

A ranar Talata ne shugaban kasa Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a jihar saboda rikicin siyasar da ya yi kamari, abinda ya sa wasu ke zargin shugaban da mara baya ga Wike tare da dora laifin rikicin kan Fubara.

Sai dai da yake zantawa da manema labarai fadar shugaban kasa, Lateef Fagbemi ya zargi Fubara da laifin rikicin siyasa ta hanyar roshe harabar majalisar dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara