DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cacar baka ta kaure a majalisar wakilan Nijeriya kan sanya dokar ta ɓaci a jihar Rivers

-

An yi musayar kalamai a zauren majalisar wakilai yayin da wasu ‘yan majalisa mata biyu suka caccaki juna kan dokar ta ɓaci a jihar Ribas. 
‘Yar Marie Ebikake daga Bayelsa da Blessing Amadi daga Rivers sun tada jijiyoyin wuya kan damar da kundin tsarin mulki ya bai wa shugaban kasa.
Wasu ‘yan majalisa sun shiga tsakani domin gudun kar a kai ga ba hamatta iska.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Osun Adeleke ya fice daga jam’iyyar PDP

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya sanar da ficewarsa daga jam‘iyyar PDP, yana mai bayyana rigingimun cikin gida a matsayin dalilin daukar matakin.   Cikin wata sanarwa...

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

Mafi Shahara