DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cacar baka ta kaure a majalisar wakilan Nijeriya kan sanya dokar ta ɓaci a jihar Rivers

-

An yi musayar kalamai a zauren majalisar wakilai yayin da wasu ‘yan majalisa mata biyu suka caccaki juna kan dokar ta ɓaci a jihar Ribas. 
‘Yar Marie Ebikake daga Bayelsa da Blessing Amadi daga Rivers sun tada jijiyoyin wuya kan damar da kundin tsarin mulki ya bai wa shugaban kasa.
Wasu ‘yan majalisa sun shiga tsakani domin gudun kar a kai ga ba hamatta iska.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara