DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fubara ya yi biyayya da matakin sanya dokar ta ɓaci a Ribas da Shugaba Tinubu ya yi

-

Dakataccen gwamnan jihar Ribas Siminalayi Fubara, ya ce sun karbi dokar ta-bacin da shugaba Bola Tinubu ya kafa cikin lumana da kuma imani da bin tsarin dimokuradiyya. 
Ya ce duk da rikicin siyasar jihar, hakan bai shafi harkokin tafiyar da mulki ba. 
A ranar Talata ne shugaba Tinubu ya dakatar da Fubara da mataimakinsa da kuma ‘yan majalisar dokokin jihar sannan ya nada wani tsohon hafsan hafsoshin ruwa, Vice Admiral Ibokette Ibas a matsayin gwamnan rikon kwarya na tsawon watanni shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

Mafi Shahara