DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin Rivers ta goyi bayan dokar ta ɓaci da Shugaba Tinubu ya sanya a jihar

-

Majalisar dokokin jihar Ribas ta nuna amincewar ta da ayyana dokar ta-baci da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi a jihar. 
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin majalisar, Martin Amaewhule ya fitar ranar Talata.
Martin Amaewhule ya ce majalisar za ta yi biyayya ga duk matakan da shugaban kasa ya dauka, duk da cewa ba haka aka so ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara