DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin Rivers ta goyi bayan dokar ta ɓaci da Shugaba Tinubu ya sanya a jihar

-

Majalisar dokokin jihar Ribas ta nuna amincewar ta da ayyana dokar ta-baci da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi a jihar. 
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin majalisar, Martin Amaewhule ya fitar ranar Talata.
Martin Amaewhule ya ce majalisar za ta yi biyayya ga duk matakan da shugaban kasa ya dauka, duk da cewa ba haka aka so ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

Mafi Shahara