HomeUncategorizedHukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta gurfanar da mutane...

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta gurfanar da mutane hudu a gaban kotu bisa zargin almundahanar miliyan 50 a Borno

-

EFCC
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ta gurfanar da mutane hudu a gaban kotu bisa zargin almundahanar miliyan 50 a Borno
 A ranar Larabar da ta gabata ne hukumar ta gurfanar da wasu mutane hudu a gaban mai Shari’a Muhammad Maina na babbar kotun jihar Borno da ke Maiduguri, bisa zargin almundahanar Naira miliyan 50.
A cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Asabar a shafins EFCC na X, an gurfanar da wadanda ake tuhuman da suka hada da Mohammed Nuhu, Babagana Maru, Ahmadu Sale, da kuma Alhaji Mala Gana, bisa zargin cin amana da karkatar da tsabar kudi miliyan hamsin tare da sauran tuhume tuhume.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img