DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta binciki yadda fursunoni 12 suka tsere daga gidan gyaran hali a Kogi

-

Gwamnatin tarayya ta ba da umarnin gudanar da binciken gaggawa kan fasa gidan gyaran halin Koton Karfe da ke jihar Kogi.

Wannan dai na a cikin wata sanarwa da ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya fitar ta hannun mai ba shi shawara kan labarai, Babatunde Alao ya fitar a Abuja, wanda ya bayyana lamarin da abin takaici.

Ministan ya kuma umurci mukaddashin shugaban hukumar kula da gidajen gyaran hali, Sylvester Ndidi da ya gaggauta fara bincike domin gano musabbabin abin da ya haddasa faruwar lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara