DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnonin PDP sun ƙalubalanci Shugaba Tinubu a kotun kolin Nijeriya saboda kakaba dokar ta ɓaci a Rivers

-

Gwamnonin babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya sun maka shugaba Bola Tinubu kotun kolin kasar inda suka kalubalantar ayyana dokar ta baci a jihar Ribas.

Gwamnonin sun hada da gwamnan jihar Bauchi, Adamawa, Bayelsa, Enugu, Osun, Plateau, da Zamfara, sun ce shugaban kasa ba shi da hurumin dakatar da zababben gwamna da mataimakiyarsa a dimokuradiyyance, inda suka bayyana matakin a matsiyin wanda ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar.

A ranar 18 ga watan Maris ne dai shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta baci a jihar tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu da daukacin ‘yan majalisar dokokin jihar na tsawon watanni shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara