Kano da Lagos sune sahun gaba wajen masu anfani da man sa hasken fata ‘Bleaching’

-

 

Hukumar lafiya ta duniya ce ta bayyana hakan a cikin wani rahoto da BBC News Africa ta fitar.

Rahoton ya ce Nijeriya ce kasar da tafi kowace kasa a nahiyar Afrika masu amfani da man da ke saka hasken fata da kashi 77 cikin dari.

Rahoton ya nuna yadda wasu iyaye ke amfani da ababe da ke da ke sa hasken fata ga yara kanana harma da jarirai.

BBC News Africa ta bayyana jihar Kano na daya daga cikin manyan garuruwa da ake amfani da mayuka bake haska fata a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara