HomeLabaraiAn sake gurfanar da Sambo Dasuki da wani tsohon shugaban NNPC da...

An sake gurfanar da Sambo Dasuki da wani tsohon shugaban NNPC da wasu kamfanoni biyu bisa zargin badakalar bilyan 33.2 a kotu

-

Hukumar dake yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati EFCC ta sake gurfanar da tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro Kanar Sambo Dasuki mai ritaya.
Kazalika an kuma gurfanar da tsohon shugaban NNPC Aminu Baba-Kusa da wasu kamfanoni biyu Acacia Holdings Limited da Reliance Referral Hospital Limited a gaban wata babbar kotu da ke Abuja.
Tun a shekarar 2015 ne aka fara gurfanar da Sambo Dasuki a gaban kuliya bisa zargin sa da laifin karkatar da wasu makudan kudade.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img