DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar kwadago a Nijeriya NLC ta yi barazanar daukar mataki idan har gwamnati ba ta janye dokar ta ɓaci a Rivers ba

-

 

Kungiyar Kwadago a Nijeriya ta yi Allah wadai da kakaba dokar ta baci a jihar Rivers, ta kuma yi barazanar daukar mataki idan har gwamnati ba ta janye dokar ta ɓaci a jihar.

Wannan gargadi ya fito ne daga cikin wata sanarwar hadin gwiwa da suka hada da kungiyar kwadago reshen jihar Rivers Alex Agwanwor da shugaban kungiyar kwadago ta TUC, Ikechukwu Onyefuru da wasu kungiyoyi suka sanyawa hannu.

A cewar shuwagabannin kungiyoyin al’ummar jihar Rivers sun fito sun zabi wadanda suke so su shugabancesu sabi da haka duk wani yunkuri na dakatar da su, ba tare da bin tsarin mulkin kasa ba yana kawo cikas ga dimokradiyya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara