A karo na biyu a 2025, wani kwamishina ya sake murabus a gwamnatin jihar Kano

-

 

Gwamnan jihar Kano

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da murabus din kwamishinan sabuwar ma’aikatar tsaro da lamuran cikin gida Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris (Rtd). 

Kwamishinan na cikin wadanda suka kama aiki a watan Agusta na 2024 kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito. 

Idan ba a manta ba a ranar 05 ga watan Janairun wannan shekara ta 2025, kwamishinan kula da ingancin ayyuka Mohammed Diggol ya yi murabus daga mukaminsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara