Gwamnatin Nijeriya ta fara biyan naira 77,000 alawus na wata-wata ga matasan NYSC

-

Gwamnatin Nijeriya ta fara biyan naira 77,000 alawus na wata-wata ga matasan NYSC

Bayan jinkirin biyan sabon alawus din na naira 77,000, da Shugaba Tinubu ya amince da yin karin watanni shida da suka gabata, a yanzu matasan sun fara ganin sabon alawus din nasu.

A lokutan baya ana biyan masu yi wa kasa hidima alawus na naira 33,000, karin da aka yi tun a shekarar 2020 lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Daya daga cikin masu yi wa kasa hidima a jihar kano Nkiruk ta shaida wa SolaceBase a ranar Laraba cewa, zuwa yanzu an fara biyan alawus din na naira 77,000 ga masu yi wa kasar hidima.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara