HomeLabarai2027: Kungiyoyi 91 ke neman hukumar zaben Nijeriya INEC ta yi musu...

2027: Kungiyoyi 91 ke neman hukumar zaben Nijeriya INEC ta yi musu rejista a matsayin jam’iyyun siyasa

-

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya ta tabbatar da cewa kungiyoyin siyasa 91 ne suka gabatar da bukatar yi musu rejista a matsayin jam’iyyun siyasa.
Jam’iyyar PDP ta ce wannan ya nuna rashin hadin kai na jam’iyyun adawa, yayin da NNPP ta alakanta shi da rashin iya jagoranci na jam’iyyar APC.
A gefe daya jam’iyyar LP ta yi maraba da wannan lamarin, sai dai jam’iyyar APC ta zargi tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da hannu a kirkiro wadannan jam’iyyun, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img