DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Burtaniya ta saki jerin sunayen ‘yan Nijeriya da suka mutu suka bar tarin kadarori a kasar da ba a karɓa ba

-

Gwamnatin kasar Birtaniya ta fitar da jerin sunayen wasu mutane daga kasashe daban-daban da suka mutu a kasar suka bar kadarori da ba a karba ba, ciki har da ‘yan Nijeriya 58.

A cikin jerin sunayen da aka sabunta a ranar Litinin, 24 ga Maris, gwamnatin Burtaniya ta fitar da cewa adadin mutane 5,806 daga kasashe daban-daban ne suka mutu ba tare da wani ya nemi kadarorinsu ba.

A cikin sunayen da aka fitar akwai bayanan ranar haihuwa, wurin zama da kuma ranar mutuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara