Shugabar matan jam’iyyar APC a jihar Kaduna ta yi watsi da tafiyar El-rufa’i tare da karbar tafiyar Gwamna Uba Sani

-

Maryam Sulaiman/Uba Sani

 Shugabar matan jam’iyyar APC a jihar Kaduna ta yi watsi da tafiyar El-rufa’i tare da karbar tafiyar Gwamna Uba Sani

Maryam Suleiman, wadda ta kasance ta hannun daman El-Rufai, ta bayyana cewa komawarsa jam’iyyar SDP, lissafi ne da ba daidai ba.

Shugabar matar wadda a baya aka dakatar da ita daga jam’iyyar saboda kalaman batanci ga Gwamna Uba Sani, ta bayyana nadamar abinda ta aikata.

A yayin wata tattaunawa da manema labarai ta ce ba ta san abubuwan da ke faruwa a lokacin da ta caccaki gwamna Uba Sani ba, amma zuwa yanzu ta gane kuskurenta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara