HomeUncategorizedJam'iyyar APC za ta karbi Kano a zaben 2027 – Akpabio

Jam’iyyar APC za ta karbi Kano a zaben 2027 – Akpabio

-

 

Godswill Akpabio

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce jam’iyyar APC za ta karbi mulki a jihar Kano a shekarar 2027.

Akpabio ya bayanna haka ne a ranar Alhamis a Abuja, lokacin da ya kai ziyara ga mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin majalisar dattawa, Sanata Basheer Lado.

Ya ce da muhimman ayyukan da Sanata Basheer Lado ke yi a jihar, Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje,  APC na kara samun nasara a jihar.

Daily Trust ta ruwaito cewa a halin yanzu jihar na karkashin jam’iyyar NNPP, inda Abba Kabir Yusuf ke a matsayin gwamna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img