DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsawa ta yi ajalin wani makiyayi da dabbobinsa a Kaduna

-

Wani makiyayi da shanunsa 12 sun bar duniya bayan da tsawa ta far musu a yankin Kudancin Kaduna.
Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da misalin 4:30 na yammacin Lahadi, lokacin a kauyen Matuak Giwa, dake masarautar Moro’a a karamar hukumar Kaura ta Kaduna.
Hakimin garin Matuak Giwa, Simon Ayuba ya shaida wa Dailytrust cewa matashin makiyayin ya laɓe ne a lokacin da ruwa ke sauka tare da shanunsa a lokacin da lamarin ya faru.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara