DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da ni ne shugaban kasa da na tafiyar da tattalin arziki fiye da Tinubu – Peter Obi

-

Dan takarar jam’iyyar Labour Party a zaben shugaban kasa a shekarar 2023 Peter Obi, ya zargi gwamnatin shugaba Bola Tinubu da gazawa wajen aiwatar da manufofin tattalin arziki masu amfani.
Obi, wanda ya bayyana hakan a wata hira da yayi da Arise News, ya soki matakin shugaba Tinubu ya dauka na barin naira tana tangal-tangal a kasuwar canjin kudade, da kuma kara ciyo basussukan ga kasar da sauran matsalolin tattalin arziki. 
Tsohon gwamnan jihar Anambra ya tabbatar da cewa, da a ce shi ne shugaban kasa, da kasar ta ga sauye-sauye masu inganci a cikin shekaru biyu fiye da Shugaba Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara