DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu harkar zamba ta ‘Ponzi’ a Nijeriya ka iya fuskantar daurin shekaru 10 ko tarar milyan 20

-

Masu gudanarwa da masu yada harkar zamba ta intanet wato Ponzi a Nijeriya na fuskantar barazanar hukuncin da bai gaza naira milyan 20 ba na tara ko kuma É—aurin shekaru 10 a gidan yari ba ko duka biyun.
Shugaban kwamitin majalisar dattijai mai kula da harkar kasuwar hannun jari, Sanata Osita Izunaso ne ya yi wannan gargadin a ranar Laraba.
Dan majalisar ya yi gargadin cewa biyo bayan sabuwar dokar da shugaba Tinubu ya amince da ita, zamanin yaudarar mutane ta hanyar saka hannun jari, saboda a yanzu hukumar kula da hada-hadar kudi ta Nijeriya SEC za ta rika kula da harkar kasuwancin crypto yadda ya kamata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara