DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai kai sabuwar ziyarar aiki ƙasar Faransa

-

Daga wannan Laraba ce shugaban na Nijeriya zai tafi Faransa, inda zai kwashe wajen makonni biyu yana tattauna al‘amuran da za su bunkasa kasar, a cewar mai magana da yawunsa Bayo Onanuga
Sanarwar fadar shugaban kasa ta ce Shugaba Tinubu zai ci gaba da kula da harkokin mulki daga can, inda zai rika magana da jami‘ansa kai tsaye.
Fadar shugaban kasar ta  ce kokarin da gwamnatin Tinubu ke yi ya sa asusun ajiyar kuɗaɗen waje na Nijeriya ya kai dala biliyan 23.11 ya zuwa karshen shekarar 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara